Wednesday, April 8
Shadow

Kabir Gombe Kazami ne, Kuma kwanannan shi da Sheikh Bala Lau suka kwacewa marayu makaranta a Gombe, aikinsu kenan zalintar marayu, Sheikh Musa Salihu Alburham da Wani malamin Izalan Jos suka soki Shugabancin Izala na kasa

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A yayin da dangantaka ke kara tsami tsakanin shugabancin Izala na kasa da Izalar Jos.

A baya Sheikh Dr. Musa Salihu Alburham ya soki Sheikh Nura Khalid wanda aka fi sani da Digital Imam inda har ‘ya’yan malam suka mayar da martani.

A yanzu kuma fadan ya kara fadada inda Wani daga cikin Malaman Izalar Jos ya fito ya zargi shugabancin Izala na kasa karkashin Jagorancin Sheikh Bala Lau da zalintar marayu.

A baya dai an samu rashin jituwa tsakanin Izalar Jos data Kaduna wadda daga baya aka zo aka sasantasu.

Karanta Wannan  Nifa Asalina Inyamurace shinyasa nake zuga Trump ya zo ya kare Kiristoci a Najeriya>>Inji Fitsararriyar Mawakiyar Amurka, Nicki Minaj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *