Friday, July 17
Shadow

Arewa ba ta da hujjar zargiɲ Tinubu na nuna mata wariya -inji Gwamna Uba Sani

Arewa ba ta da hujjar zargiɲ Tinubu na nuna mata wariya -inji Gwamna Uba Sani

Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce Arewa ba ta da hujjar zargin Shugaba Bola Tinubu da nuna wariya. Ya bayyana cewa Arewa tana da muhimman mukamai a gwamnati kamar harkar noma da tsaro.

Uba Sani ya kuma ce Jihar Kaduna ta samu ci gaba a fannin noma da zaman lafiya karkashin gwamnatin Tinubu, inda babu rikicin addini ko kabilanci a cikin shekaru biyu da suka gabata. Ayau News ta ruwaito Gwamnan ya bukaci shugabannin Arewa da su daina siyasantar da komai, su mayar da hankali kan aiki da cigaban al’umma.

Karanta Wannan  Dukan da aka so a Lakadamin a jihar a jihar Gombe abin kunyane kuma na yi Allah wadai dashi, irin wanan abu na iya jawo yàkìn basasa>>Shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje

Me zaku ce?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *