Tuesday, February 24
Shadow

Kalli Bidiyo: Abin Kunya Yanda aka dauke wuta yayin da me kamfanin Facebook ya zo Najeriya yana tsaka da ganawa mutane

Me kamfanin Facebook, Mark Zuckerberg ya zo Najeriya inda yake jin ta bakin mutane kan shafin nasa.

A yayin da wani yake ganawa dashi, kwatsam sai aka dauke wutar lantarki.

Lamarin yayi matukar bayar da mamaki da daukar hankali.

https://twitter.com/instablog9ja/status/1916179627841630481?t=GGfbmOe37A3WLqa3ezaNbQ&s=19

Da yawa dai sun bayyana lamarin da Abin Kunya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya koma jihar Kebbi da zama kamar yanda shugaba Tinubu ya umarceshi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *