Saturday, January 10
Shadow

Kalli Bidiyo: Abin Kunya Yanda aka dauke wuta yayin da me kamfanin Facebook ya zo Najeriya yana tsaka da ganawa mutane

Me kamfanin Facebook, Mark Zuckerberg ya zo Najeriya inda yake jin ta bakin mutane kan shafin nasa.

A yayin da wani yake ganawa dashi, kwatsam sai aka dauke wutar lantarki.

Lamarin yayi matukar bayar da mamaki da daukar hankali.

https://twitter.com/instablog9ja/status/1916179627841630481?t=GGfbmOe37A3WLqa3ezaNbQ&s=19

Da yawa dai sun bayyana lamarin da Abin Kunya.

Karanta Wannan  Wannan Mahaifiyar ta dauki Hankula bayan data Bugi Kirjin cewa tana Alfahari da diyarta ta kammala jami'a a matsayin Budurwa ba tare da ta rasa budurcinta ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *