Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyo: Abin Kunya Yanda aka dauke wuta yayin da me kamfanin Facebook ya zo Najeriya yana tsaka da ganawa mutane

Me kamfanin Facebook, Mark Zuckerberg ya zo Najeriya inda yake jin ta bakin mutane kan shafin nasa.

A yayin da wani yake ganawa dashi, kwatsam sai aka dauke wutar lantarki.

Lamarin yayi matukar bayar da mamaki da daukar hankali.

https://twitter.com/instablog9ja/status/1916179627841630481?t=GGfbmOe37A3WLqa3ezaNbQ&s=19

Da yawa dai sun bayyana lamarin da Abin Kunya.

Karanta Wannan  Shahararrun masu fadakarwa a kafafen sada zumunta nata Allah wadai da wasu 'yan Shi'a da suka yi fim suka ce hadda Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a ciki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *