Friday, January 23
Shadow

Kalli Bidiyo: Abin Kunya Yanda aka dauke wuta yayin da me kamfanin Facebook ya zo Najeriya yana tsaka da ganawa mutane

Me kamfanin Facebook, Mark Zuckerberg ya zo Najeriya inda yake jin ta bakin mutane kan shafin nasa.

A yayin da wani yake ganawa dashi, kwatsam sai aka dauke wutar lantarki.

Lamarin yayi matukar bayar da mamaki da daukar hankali.

https://twitter.com/instablog9ja/status/1916179627841630481?t=GGfbmOe37A3WLqa3ezaNbQ&s=19

Da yawa dai sun bayyana lamarin da Abin Kunya.

Karanta Wannan  Dole sai mun dauki matakai na shan wahala kamin a samu gyara a kasarnan>>Shugaban Kasa, Bola Ahmad Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *