
Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya kai ziyara masallacin Sultan Bello dake Kaduna inda ya gana da babban malamin addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi.

Sannan ya kai abincin shan ruwa inda ya rabawa mabukata.
Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya kai ziyara masallacin Sultan Bello dake Kaduna inda ya gana da babban malamin addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi.
Sannan ya kai abincin shan ruwa inda ya rabawa mabukata.