Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyo: Gwamnan Kano ya karbi ‘yan Biyun daka haifa a hade bayan da aka kaisu Saudiyya aka rabasu

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya karbi ‘yan Biyun da aka dawo dasu daga saudiyya bayan da aka haifesu a hade.

Da farko dai an haifesu a hadene inda aka garzaya dasu kasar ta Saudiyya saidai an samu damar rabasu yansu.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Hukumar Sojojin Saman Najeriya ta fitar da sanarwa kan jirgin saman C-130 dake Burkina Faso da sojoji 11

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *