Wednesday, September 2
Shadow

Kalli Bidiyo: Gwamnan Kano ya karbi ‘yan Biyun daka haifa a hade bayan da aka kaisu Saudiyya aka rabasu

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya karbi ‘yan Biyun da aka dawo dasu daga saudiyya bayan da aka haifesu a hade.

Da farko dai an haifesu a hadene inda aka garzaya dasu kasar ta Saudiyya saidai an samu damar rabasu yansu.

Karanta Wannan  Dalibai a jami'ar Maradi University dake kasar Nijar sun Rhushye Katangar da aka gina dan raba bangaren maza dana mata a jami'ar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *