
Tauraron Kafafen sadarwa, kuma dan Gwagwar maya, Dan Bello ya bayyana cewa, Yana binciken wasu kudade masu yawa da aka sace a Gwamnatin Kano.
Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace suna kan Binciken lamarin.

Tauraron Kafafen sadarwa, kuma dan Gwagwar maya, Dan Bello ya bayyana cewa, Yana binciken wasu kudade masu yawa da aka sace a Gwamnatin Kano.
Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace suna kan Binciken lamarin.