Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyo: Kwarkwatar da aka gani a jikin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ba ta datti bace, Albarka da Rahamar Manzon Allah taje zamu, amma Jahilan ‘yan Darika basu Fahimta ba>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Malamin Addinin Islama da akewa lakabi da Malam Ibrahim Matayassara ya bayyana cewa Haukane da rashin lissafi dan an ce an ga kwarkwata a jikin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) mutum ya kawo kazanta a ransa.

Ya bayyana cewa kwarkwatar ta musamman ce kuma taje samun Rahama da Albarkar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ne.

Yace dan haka ‘yan darika da suke tunanin kawo kazanta ga Manzon Allah to ya kamata a kaisu gidan mahaukata.

Lamarin muhawara akan Kwarkwata ya taso ne bayan da Sheikh Lawal Triumph ya karanto hadisin.

Karanta Wannan  Tabbas na bayar umarnin a ciro min kàn Wike sannan a kàshè Tinubu inda har nasa ladar Naira Miliyan 100 ga wanda yayi hakan>>Nnamdi Kanu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *