Friday, August 7
Shadow

Kalli Bidiyo: Kwarkwatar da aka gani a jikin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ba ta datti bace, Albarka da Rahamar Manzon Allah taje zamu, amma Jahilan ‘yan Darika basu Fahimta ba>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Malamin Addinin Islama da akewa lakabi da Malam Ibrahim Matayassara ya bayyana cewa Haukane da rashin lissafi dan an ce an ga kwarkwata a jikin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) mutum ya kawo kazanta a ransa.

Ya bayyana cewa kwarkwatar ta musamman ce kuma taje samun Rahama da Albarkar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ne.

Yace dan haka ‘yan darika da suke tunanin kawo kazanta ga Manzon Allah to ya kamata a kaisu gidan mahaukata.

Lamarin muhawara akan Kwarkwata ya taso ne bayan da Sheikh Lawal Triumph ya karanto hadisin.

Karanta Wannan  Ko kunsan cewa kotu tace a ci gaba da tsare yaran da gwamnati ke zargi da cin amanar kasa sai ranar 1 ga watan Janairun 2025 sannan za'a ci gaba da shari'ar su?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *