Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyo: Mun Gano Najeriya na aiki da qasar Iyràn a munafurce sannan Gwamnatin Najeriya na da hannu kan matsalar tsaro dake faruwa>>Inji Tsohuwar Firaiministar Canada, Goldie Ghamari

Tsohuwar Firaiministar kasar Canada, Goldie Ghamari ta bayyana cewa, sun gano Najeriya na aiki da kasar Iran a munafurce.

Sannan ta zargi Gwamnatin Tarayya da hannu a matsalar tsaron da ake fama da ita a Najeriya.

Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita da dan jaridar kasar Ingila, Piers Morgan da ministan harkokin kasashen waje na Najeriya, Yusuf Tuggar Maitama.

Tace A tsarin Najeriya ya kamata idan shugaban kasa ya zama musulmi, mataimakinsa ya zama kirista hakanan idan shugaban kasa kiristane, mataimakinsa zai zama Musulmi.

Tace amma a gwamnatin tinubu babu wakilcin kiristoci inda ta zargi cewa ana muzgunawa Kiristoci.

Karanta Wannan  Cigaban da Obasanjo, da 'Yar'adua da Jonathan suka yi bai kai wanda Buhari ya kawo a shekaru 8 ba>>Inji Tsohon Hadimin Buhari, Bashir Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *