Sunday, May 10
Shadow

Tabbas ana Mhuzghuna mana a Najeriya kuma muna maraba da zuwan Trump>>Inji Reverend Ezekiel Dachomo

Babban malamin Kirista, Reverend Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa, lallai anawa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya.

Yace kuma Gwamnati saboda ta musulunci ce bata damu ba.

Ya bayyana hakane a hirar da dan jaridar Ingila, Piers Morgan yayi dashi.

Yace a rana daya ya taba binne gawarwaki sama da 500.

Yace dan haka su zuwa Trump Najeriya kamar taimakon da Allah yawa Bani Israyla ne.

https://twitter.com/PiersUncensored/status/1990829682086797805?t=bgW-mLErLOHixlAB7I87Lg&s=19
Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Maimartaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya tabbatar wa da Aminu Abubakar Ladan (Alan Waka) sarautar ƊAN AMANAR KANO

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *