Saturday, December 13
Shadow

Kalli Bidiyo: Na nada kaina shugaban yakin neman zaben Tinubu na 2027>>Inji Gwamnan Naija, Umar Bago

Gwamnan jihar Naija, Umar Bago ya bayyana cewa, ya nada kansa a matsayin shugaban yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na shekarar 2027.

Bago ya bayyana hakane a wajan wani taro.

Yace kuma jihat Naija ta zama hedikwatar yakin zaben Tinubi.

Karanta Wannan  Duk da tallafin Gwamnatin tarayya, Farashin kayan abincin da ake shigowa dasu daga kasashen yayi tashin gwauron zabi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *