Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon: An yaye jami’an tsaro na musamman guda 380 da za su yi yaki da masu kwacen waya a Kano

An kammala horaswa da kuma yaye jami’an hukumar KOSSAP da aka samar na musamman a jihar Kano da zasu rika yaki da kwacen waya.

Jami’an su 380 an kammala yaye su ne a ranar Lahadi inda kuma zasu fara aiki nan ba da jimawa ba.

An shafe sati biyu ana basu horo.

Matsalar kwacen waya yayi kamari a jihar Kano inda ake kashe mutane ana kwace musu wayoyi.

Karanta Wannan  Shugaban ADC David Mark yayi karin haske kan rahotan cewa, yana son Atiku ya fito shugaban kasa, Peter Obi ya masa mataimaki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *