Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamnan jihar Naija ya jawo cece-kuce sosai bayan da aka ganshi ya shiga coci an yi irin addu’ar kiristoci dashi

Gwamnan jihar Naija, Umar Bago ya jawo cece-kuce sosai bayan da aka ganshi a coci yana wakoki da addu’o’i irin na kirista.

Gwamman ya shiga cocin Living Faith Church ne dan yin Addu’ar zaman lafiya.

Wasu dai musamman ‘yan Kudu sun rika cewa da talaka ne da watakila an dauki mataki akanshi.

Karanta Wannan  Dole Trump ya fito ya janye kalamansa sannan ya baiwa Najeriya hakuri>>Inji Sanata Barau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *