Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamnan jihar Naija ya jawo cece-kuce sosai bayan da aka ganshi ya shiga coci an yi irin addu’ar kiristoci dashi

Gwamnan jihar Naija, Umar Bago ya jawo cece-kuce sosai bayan da aka ganshi a coci yana wakoki da addu’o’i irin na kirista.

Gwamman ya shiga cocin Living Faith Church ne dan yin Addu’ar zaman lafiya.

Wasu dai musamman ‘yan Kudu sun rika cewa da talaka ne da watakila an dauki mataki akanshi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda shugaba Tinubu ke taka rawa a Jihar Anambra

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *