Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon Gwanin Ban Tausai: Yanda ‘Yan Uwan Habasiyya ‘YarGuda suka je Kano daga Zamfara zasu mayar da ita Gida

Bayan hukuncin kotu da kuma tsayawar shirin da suke yi ita da Idris Maiwushirya, ‘yan uwan Habasiyya ‘YarGuda sun je Kano daga jihar Zamfara dan mayar da ita Gida.

A Bidiyon an ga daya daga cikin ‘yan uwan nata na bayyana cewa, Bakin ciki ake musu saboda Maiwushirya yana taimakon rayuwarta ne da abubuwan da ba’a rasa ba.

Ta bayyana cewa matsalar ‘yan Bindiga ta damesu a garinsu.

Saurarin jawabinta a Bidiyon kasa:

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: An gano Makudan kudaden da shugaba Tinubu ya ware Kusa Tiriliyan 2 na gyaran Titunan Najeriya, Fiyade da rabin kudin Legas da kudancin Najeriya za'awa aiki dasu inda Arewa ta samu kaso kadan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *