Tuesday, February 24
Shadow

Kalli Bidiyon: Majalisa ta kammala tantance Dambazau da FFK a matsayin jakadu

Majalisar Dattijai ta kammala tantance Femi Fani Kayode da Abdulrahman Dambazau a matsayin jakadu wanda shugaba Tinubu zai aika kasar waje.

A baya dai dukansu sun taba zuwa majalisar inda aka tantancesu, shiyasa yanzu da suka je sai majalisar tace musu kawai su wuce.

Karanta Wannan  Shirin su El-Rufai na kokarin hada kan 'yan Jam'iyyar Adawa da kayar a Tinubu a shekara 2027 na samun Tangarda saboda manyan 'yan Adawar sai komawa APC suke

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *