Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Majalisa ta kammala tantance Dambazau da FFK a matsayin jakadu

Majalisar Dattijai ta kammala tantance Femi Fani Kayode da Abdulrahman Dambazau a matsayin jakadu wanda shugaba Tinubu zai aika kasar waje.

A baya dai dukansu sun taba zuwa majalisar inda aka tantancesu, shiyasa yanzu da suka je sai majalisar tace musu kawai su wuce.

Karanta Wannan  Insha Allahu Tinubu Da Kashim Shettima Sai Sun Zarce A Zaben 2027, Duk Masu Neman Rabà Kàñ Tinùbu Da Shèttimà, Allah Ya Yi Mana Maģàninsu, Inji Sheik Sani Yahaya Jingir

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *