Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Majalisa ta kammala tantance Dambazau da FFK a matsayin jakadu

Majalisar Dattijai ta kammala tantance Femi Fani Kayode da Abdulrahman Dambazau a matsayin jakadu wanda shugaba Tinubu zai aika kasar waje.

A baya dai dukansu sun taba zuwa majalisar inda aka tantancesu, shiyasa yanzu da suka je sai majalisar tace musu kawai su wuce.

Karanta Wannan  An fitar da jadawalin kasashen da suka fi mata masu kyau a Duniya guda 50 amma Najeriya bata cikinsu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *