Friday, August 7
Shadow

Kalli Bidiyon: Majalisa ta kammala tantance Dambazau da FFK a matsayin jakadu

Majalisar Dattijai ta kammala tantance Femi Fani Kayode da Abdulrahman Dambazau a matsayin jakadu wanda shugaba Tinubu zai aika kasar waje.

A baya dai dukansu sun taba zuwa majalisar inda aka tantancesu, shiyasa yanzu da suka je sai majalisar tace musu kawai su wuce.

Karanta Wannan  Rikicin jihar Rivers baikai matsayin da za'a ce a saka dokar ta baci ba>>Inji Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya, NBA

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *