
Matar Sheikh Zakzaky ta bayyana cewa, masu rokon a yafewa Buhari suna kara ja mai Azabane a qabarinsa.
Tace ita idan ta tashi daga bacci da dare kamin ta fara Sallah sai ta fara Tsynewa marigayi tsohon shugaban kasar
Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita.
A baya dai Sheikh Zakzaky yace ba zasu yafewa Buhari ba.