
Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Faraga ya bayyana cewa su ‘yan Kannywood sun barranta kansu da malaman Wahabiyawa da basa ganin kimar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam).
Yace kai su ‘yan fim sun fi malaman Wahabiyawa da basa ganin Kimar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ilimi.
Kalli Bidiyonsa a kasa::