Tuesday, March 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Ni iyamurace Musulma ina son in dawo Arewa da zama dan in rika Addini da kyau amma ina tsoron a rika ce min Arniya>>Inji Farida Nneoma

Wannan matashiyar inyamura Musulma me suna Farida Nneoma ta bayyana cewa, tana son dawowa Arewa da zama amma tana tsoron kada a rika kiranta da sunan Arniya.

Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.

Da yawa sun rika mata fatan Alheri.

Danna nan dan kallon Bidiyon nata

Karanta Wannan  Ƴansanda sun kama mutum 27, sun ƙwàtò màggàn màkàmài a Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *