
Wannan matashiyar inyamura Musulma me suna Farida Nneoma ta bayyana cewa, tana son dawowa Arewa da zama amma tana tsoron kada a rika kiranta da sunan Arniya.
Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.
Da yawa sun rika mata fatan Alheri.


Wannan matashiyar inyamura Musulma me suna Farida Nneoma ta bayyana cewa, tana son dawowa Arewa da zama amma tana tsoron kada a rika kiranta da sunan Arniya.
Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.
Da yawa sun rika mata fatan Alheri.
