Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Ni iyamurace Musulma ina son in dawo Arewa da zama dan in rika Addini da kyau amma ina tsoron a rika ce min Arniya>>Inji Farida Nneoma

Wannan matashiyar inyamura Musulma me suna Farida Nneoma ta bayyana cewa, tana son dawowa Arewa da zama amma tana tsoron kada a rika kiranta da sunan Arniya.

Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.

Da yawa sun rika mata fatan Alheri.

Danna nan dan kallon Bidiyon nata

Karanta Wannan  'Yan Najeriya na Daf da yi maka Bore irin wanda ba'a taba ganin irinsa ba muddin baka dauki mataki akan lokaci ba>>'Yan majalisar Wakilai suka shafawa fuskarsu toka suka gayawa shugaba Tinubu Gaskiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *