
Wannan wata Kirista ce data Musulunta, ta bayyana cewa abu na farko daya fara jan hankalinta kan Addinin Musulunci shine yanda ta fahimci cewa musulmai sun yadda da Annabi Isa (AS).
Tace ta ci gaba da bincike inda daga baya ta gano cewa, Jesus yayi Sallah amma gashi Kiristoci basa yi.
Tace dan haka ne yasa ta Musulunta.