
Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa, Babban me baiwa shugaban kasa, Shawara akan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu da kuma mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne ke hana shugaban kasar samar da tsaro yanda ya kamata.
Yace Ribadu kowane bafulatani na Najeriya na da lambar wayarsa.
Ya nemi shugaban kasar ya canjasu.