Monday, March 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Osimhen yace zai koma Turkiyya, bayan abinda ya faru tsakaninsa da Ademola Lukman

Rahotanni sun bayyana cewa, dan wasan Najeriya, Ademola Lukman yayi barazanar komawa kasar Turkiyya bayan abinda ya faru tsakaninsa da Ademola Lukman.

Osimhen dai yawa Lukman ihu ne a filin wasan abinda yasa da yawa ke ta sukarshi.

Saidai me gabatar da shiri a gidan Talabijin na Arise TV, Rufai Oseni yace Osimhen na barazanar komawa kasar Turkiyya inda yakewa kungiyarsa wasa dalilin wannan abin.

Oseni yace shi yana ganin kawai a kyale Osimhen ya tafi kuma yana fatan idan ya tafi, Allah yasa Super Eagles su ci kofin AFCON.

https://twitter.com/i/status/2008509408561819999
Karanta Wannan  Kuma Dai:Farashin danyen man fetur da Najeriya ke fitarwa zuwa kasar waje ya tashi inda hakan ke barazana ga kudin shigar Gwamnatin Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *