Sunday, February 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Zan kai Najeriya Kotun Duniya, dama na kai kara wajan Allah kuma kwanannan Mala’iku zasu sakko>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Babban Malamin coci, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa zai kai Najeriya kotun Duniya.

Yace ya riga ya kaita kotun Allah kuma kwanannan mala’iku zasu sakko su yi maganin masu muzgunawa Kiristoci.

Ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai inda yace kuma sun jinjinawa Shugaban Amurka, Donald Trump saboda zuwan da yayi Najeriya.

Kalli Bidiyon jawabin anan

Karanta Wannan  Manyan Limaman Kiristoci sun yi ruwan Allah wadai ga gwamnatin Tinubu inda suka ce Ya magance matsalar Talauci data tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *