Tuesday, February 24
Shadow

Kalli Bidiyon: Super Eagles sun isa garin Rabat inda acan ne zasu buga wasan kusa dana karshe da Kungiyar kasar Morocco

‘Yan Kwallon Najeriya, Super Eagles sun isa garin Rabat inda a canne zasu buga wasan kusa dana karshe da kungiyar kasar Morocco.

Zasu fara atisaye da shiryawa wasan.

Otal da suka sauka a ciki ya dauki hankula inda wasu ke cewa yayi, wasu na cewa bai yi ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wasu matasa sun kwaikwayi hirar da Madina Maishanu ta yi da Kwankwaso

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *