Sunday, April 26
Shadow

An kama daliban jami’ar AAU dake jihar Edo su 50 saboda sun yi zàngà-zàngàr kokawa da matsalar tsaro

Rahotanni sun bayyana cewa an kama daliban jami’ar AAU kusan 50 saboda sun yi zanga-zangar neman kawo karshen matsalar tsaro.

Bidiyon daliban cunkushe a cikin mota ya dauki hankula sosai inda aka gansu jami’an tsaro sun kamasu sun tafi dasu zuwa kotu.

Lamarin ya dauki hankula inda akai ta muhawara akai.

Karanta Wannan  Ni da kaina na je ofishin EFCC ba kama ni akai ba>> Inji Tsohon Me kula da kudi na kamfanin mai na kasa, NNPCL, Umar Ajiya Isa da ake zargi da satar Dala Biliyan $7.2 na gyaran matatun man fetur din Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *