Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Teema Sadau da Saleem Goje sun yi karin haske kan maganar cewa, sun yi aure

A yayin da labarai suka karade kafafen sadarwa cewa Kanwar Rahama Sadau, Fatima Sadau ta yi aure kuma Saleem Goje shine angon, duka su biyun sun fito sun yi karin haske kan lamarin.

Teema tace an Mata aure a Tiktok, saidai tace ba gaskiya bane tace idan lokaci yayi za’a sani. Ta yi wannan bayanine a Bidiyon da aka ganta tare da ‘yar uwarta.

Shima Dai Goje akwai murya dake yawo a kafafen sadarwa inda ake dangantashi da ita cewa tashi ce, yace bai auri

@fagen_kannywood._

Daga Karshe Dai Salem Goje Ya Musalta Batun Da Ake Yadawa Na Cewar Ya Aure Teema Sadau #fagenkannywood #kannywood #kancelebnigeria #rahamasadau #saleemgoje #teemasadau

♬ original sound – fagen_kannywood._

Wannan labari dai ya dumama kafafen sadarwa sosai.

Karanta Wannan  Yanzu-Yanzu: Kàsàr Amùrkà tà shìgà fàdàn Israyla da Ìràn tà aìkà dà manyan jiragen ruwa dauke da jiragen yaki gabas ta tsakiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *