Tuesday, February 3
Shadow

Kalli Bidiyon: Wani dan Najeriya da ya je kallon wasan AFCON a kasar Morocco na mamakin cewa a karin farko ya ga an dauke wutar lantarki a kasar

Wani dan Najeriya da ya je kasar Morocco kallon wasan AFCON ya bayyana mamakinsa bayan ganin a karon farko an dauke wuta a kasar.

Ya rika ihun cewa a karin farko NEPA sun dauke wuta a kasar ta Morocco.

Wasu dai sun rika bayyana cewa hakan alamar Nasara ce ga Super Eagles.

https://twitter.com/i/status/2010823217187893698
Karanta Wannan  An kwashe maniyyatan jihohin Najeriya 12 - NAHCON

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *