Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyon yanda aka shirya yakin neman zabe a Legas dan kira ga Shugaba Tinubu ya fito takara a 2027

Mutane da yawa ne a Legas suka fito dan kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sake fitowa takara a shekarar 2027.

An ga mutanen na daga kwalaye masu dauke da hotunan shugaban kasar.

Saidai wasu sun yi zargin an baiwa mutanen kudi ne.

Hakanan hukumar zabe me zaman kanta INEC a hana irin wannan yakin neman zabe tun kamin lokacin zabe yayi.

Karanta Wannan  Kotu ta soke dokar aikin Soja a Najeriya da ta ce dole sai soja yayi shekaru 15 yana aiki kamin a yadda yayi ritaya, Kotun tace soja na da ikon ajiye aiki a duk sanda yake so

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *