Tuesday, February 24
Shadow

Kalli Wanda shugaba Tinubu ya nada a matsayin me kula da gudanar da jihar Rivers bayan dakatar da Gwamna Fubara

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa tsohon shugaban sojojin ruwa, Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas mukamin kula da gudanar da jihar rivera bayan da ya dakatar da Gwamna Fubara.

A ranar 18 ga watan Maris ne dai shugaban kasar ya dakatar da gwamna Simi Fubara da mataimakinsa da majalisar jihar na tsawon watanni 6 kamin aga abinda hali yayi.

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, sojoji sun yiwa Gwamna Fubara daurin talala a gidansa tare da iyalinsa.

Karanta Wannan  Dangote ya nanata cewa, yana da man fetur din dake iya wadatar da Najeriya duk da 'yan kasuwar man sun ce ba gaskiya bane

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *