Friday, March 21
Shadow

Kalli Wanda shugaba Tinubu ya nada a matsayin me kula da gudanar da jihar Rivers bayan dakatar da Gwamna Fubara

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa tsohon shugaban sojojin ruwa, Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas mukamin kula da gudanar da jihar rivera bayan da ya dakatar da Gwamna Fubara.

A ranar 18 ga watan Maris ne dai shugaban kasar ya dakatar da gwamna Simi Fubara da mataimakinsa da majalisar jihar na tsawon watanni 6 kamin aga abinda hali yayi.

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, sojoji sun yiwa Gwamna Fubara daurin talala a gidansa tare da iyalinsa.

Karanta Wannan  Kalli Hotuna: Jami'in Tsaron Gidan yari ya kashe abokin aikinsa saboda abinci a jihar Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *