
Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga kenan suka hadu a wajan wani taron kaddamar da littafi a Abuja.
Garba Shehu, Tsohon me magana da yawun shugaban kasa ne ya kaddamar da littafin wanda ya damu halartar manyan ‘yan siyasa.