Thursday, February 26
Shadow

Kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya ci gaba da hakar man fetur a Arewa>>Inji Gwamnan Gombe, Inuwa Yahya

Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahya ya bayyana cewa, kamfanin mai na kasa, NNPCL ya ci gaba da hakar man fetur a Arewa.

Yace hakane a wajan taro tsakanin shuwagabanni da Al’ummar da sukw mulka da ya wakana a Arewa House dake Kaduna.

Yace a lokacin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya je kaddamar da aikin, ba’a gayyaci Tinubu ba, amma shi ne a wancan lokacin ya gayyanaci Tinubu, kuma Tinubun yayi alkawarin ci gaba da aikin.

Yace kuma Tinubun ya cika Alkawari.

Karanta Wannan  Ji yanda Shekarau da wasu 'yan PDP suka ki kula Atiku yayin da yaje Gaisuwar Dantata a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *