Friday, January 16
Shadow

Kasar Ìràn tace idan dai Amurka na son a yi sulhu kan shirin ta na mallakar makamin kare dangi, to itace zata gindaya sharudan da za’a bi ba Amurkace zata mata katsalandan ba

Kasar Iran tace bata aminta da sharudan da kasar Amurka ta gindaya mata na maganar sulhun makamin kare dangin da take son mallaka ba.

Iran tace ita kasa ce me cin gashin kanta dan haka ba zata saurari Amurka ta bata sharadi akan yanda zata gudanar da kasarta ba ko makamin kare danginta ba.

Iran tace idan dai ana son tattaunawar ta ci gaba, to itace zata gindaya sharudan da za’a bi wajan ci gaba da tattaunawar.

Karanta Wannan  Shugaba Tinubu ya amince da bayar da lasisin fara aikin hakar mai a Kolmani dake tsakanin Bauchi da Gombe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *