Monday, April 6
Shadow

Kaso 70 cikin 100 na ‘yan Najeriya, Musulmai da Kiristoci duk Cin hanci ya musu Katutu>>Inji Ali Jita

Tauraron mawakin Arewa, Ali jita ya bayyana cewa, kaso 70 cikin 100 na ‘yan Najeriya, Musulmai da Kiristoci duk cin hanci ya musu katutu.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X.

Da yawa sun yadda dashi akan wannan maganar.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Shugaban Ƙasa Bola Tinubu Ya Amince Da Naɗin Dakta Asiya Balaraba Ganduje A Matsayin Darakta A Hukumar Raya Arewa Maso Yamma

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *