Friday, January 9
Shadow

Kaso 70 cikin 100 na ‘yan Najeriya, Musulmai da Kiristoci duk Cin hanci ya musu Katutu>>Inji Ali Jita

Tauraron mawakin Arewa, Ali jita ya bayyana cewa, kaso 70 cikin 100 na ‘yan Najeriya, Musulmai da Kiristoci duk cin hanci ya musu katutu.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X.

Da yawa sun yadda dashi akan wannan maganar.

Karanta Wannan  Jajirtaccen Dan Sanda DCP Abubakar Guri Ya Rasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *