Monday, April 27
Shadow

Kaso 70 cikin 100 na ‘yan Najeriya, Musulmai da Kiristoci duk Cin hanci ya musu Katutu>>Inji Ali Jita

Tauraron mawakin Arewa, Ali jita ya bayyana cewa, kaso 70 cikin 100 na ‘yan Najeriya, Musulmai da Kiristoci duk cin hanci ya musu katutu.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X.

Da yawa sun yadda dashi akan wannan maganar.

Karanta Wannan  Dole kowa ya gayawa Gwamnati yawan kudaden da yake samu kuma ya biya haraji nan da 31 Maris

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *