Monday, December 15
Shadow

Ko a Mafarki ban taba Tunin za’a janye min ‘yansandan dake bani tsaro ba>>Sanata Ningi

Sanata Ahmad Ningi ya bayyana cewa, Bai taba Tunanin cewa wata rana za’a wayi gari a janyewa Sanatoci jami’an tsaron ‘yansanda dake basu kariya ba.

Yace abin takaici shine ga mawaka, ‘ya’yan ‘yan siyasa, da sauran wadanda basu kamata ba har yanzu ‘yansanda na take musu baya.

Yace indai an janye musu masu take musu baya, to kamata yayi suma Gwamnoni da Ministoci da shugaban kasa duk a janye musu masu take musu baya.

Karanta Wannan  EFCC zata fara binciken tsohon shugaban NNPCL, Mele Kolo Kyari kan zargin satar Dala Biliyan $7.2 na gyaran matatun man fetur

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *