Tuesday, February 3
Shadow

Kotu ta bayar da Umarnin EFCC ta rike kadarorin Abubakar Malami 57

Kotun tarayya dake da zama a Abuja ta amincewa hukumar EFCC ta ci gaba da rike kadarorin tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami.

Kotun tace EFCC ta rike kadarorin guda 57 na wucin gadi kamin a amince a kwacesu na dindindin.

Hakanan Kotun ta bayar da belin Malami da dansa da matarsa.

Hakanan a zaman kotun, Mai Shari’a, Justice Emeka Nwite ya Gargadi Lauyan Abubakar Malami cewa kada ya sake yace zai nemi wata Alfarma a wajansa.

Yace ba zai lamunce a bata masa suna ba kuma duk sanayyarsa da mutum idan aka zo wajan aiki zai nuna ba sani ba sabo.

Karanta Wannan  Ba'a kwace min Fili a Abuja ba>>Inji Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *