Friday, December 5
Shadow

Ku cire rai: Tinubu ba zai cika muku Alkawuran da ya dauka ba>>Inji Datti Baba Ahmad

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Dan takarar mataimakin shugaban kasa a shekarar 2023 karkashin jam’iyyar Labour Party, Datti Babba Ahmad ya bayyana cewa Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba zai cika Alkawuran da ya daukarwa ‘yan Najeriya ba.

Yace dalili kuwa an tabbatar cewa jam’iyyar APC ta shugaban kasar, makaryaciyace.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Arise TV.

Datti Baba Ahmad ya kara da cewa, Ya hango kamin zaben 2027, ‘yan Najeriya zasu hada kai kuma jam’iyyar APC zata fadi zabe.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Dan Fulani na Shan Yabo saboda jinjinawa shugaba Tinubu yayi kan zabo Janar Christopher Musa ya bashi ministan Tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *