Thursday, February 5
Shadow

Ku daina Murna, Trump ba ruwanshi da Kirista ko Musulmi kowa zai dandana kudarsa idan ya kawo khari Najeriya>>Sowore ya gayawa ‘Yan Uwansa Kirista

Mawallafin jaridar Sahara reporters kuma dan Gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bayyana cewa, Kiristoci su daina murna saboda Shugaban kasar Amurka, Donald Trump yace zai kawo hari dan Khashye masu yiwa kiristoci Khisan Qare dangi.

Sowore yace abin zai shafi kowa ne.

Shugaban kasar Amurka Donald Trump yace ba zasu zuba ido suna ganin ana kashe Kiristoci ba, yacw idan Gwamnati bata dauki mataki akan lamarin ba zasu dauki mataki ta hanyar soji.

Karanta Wannan  Sharrine aka kalamin ban baiwa dana manyan filaye a Abuja ba>>Inji Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *