Friday, December 5
Shadow

Ku Daina Takalarmu, Tinubu zai iya tsige kowane gwamna, na jihar Rivers ne tsautsai ya fada kanshi ya zama na farko>>Tinubu ya gargadi Gwamnoni

Babban lauyan Gwamnati, Lateef Fagbemi ya kare matakin da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dauka na dakatar da gwamnan jihar Rivers.

Inda yace shugaban kasar na da karfin ikon dakatar da kowanw Gwamna.

Fagbemi ya gargadi gwamnonin cewa duk gwamnan dake neman zama barazana ga Gwamnatin Tinubu na iya fuskantar dakatarwa.

Yace a yau gwamnan jihar Rivers ne a gobe zai iya zama kowane Gwamna.

Ya gargadi cewa babu wanda zasu bari ya mayar da Dimokradiyya abin wasansa.

Karanta Wannan  'Yan Bìndìga ne ke mulkar Najeriya>>Inji Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *