Friday, July 17
Shadow

Bidiyo Da Duminsa: Mutanen mazabar Sanata Natasha Akpoti sun fara zaben dan yi mata kiranye ta sauka daga wakilcinsu da take a majalisar Dattijai

Rahotanni sun bayyana cewa, mutanen mazabar Sanata Natasha Akpoti daga jihar Kogi sun fara yin zabe dan yi mata kiranye ta dawo daga wakiltarsu da take a majalisar Dattijai.

Bidiyo ya nuna yanda tuni aka fara kada kuri’a dan yiwa Sanata Natasha Akpoti kiranye.

Sanata Natasha Akpoti dai ta zargi kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio da nemanta da lalata zargin da ya karyata.

Dalilin haka aka dakatar da ita daga ayyukan majalisar na tsawon watanni 6.

kalli Bidiyon zaben anan

Karanta Wannan  Bana cikin hadakar Adawa ta ADC, ba za'a hada baki dani a kayar da Tinubu zabe ba a 2027>>Inji Tsohon Minista, Hadi Sirika da EFCC ke bincikensa shi da diyarsa da mijin diyar bisa zargin almundahanar makudan kudade

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *