Thursday, February 5
Shadow

Kwana hudu da suka gabata na musulunta, amma ana gayamin za’a koreni daga wajan aiki na idan ban bar Musulunci ba, Saidai na zabi Allah da Addinin Musulunci maimakon aikin nawa>>Inji Ba’amurke, Martin

Wani ba’amurke me suna Martin ya bayyana cewa, kwanaki 4 da suka gabata ya shiga addinin Musulunci.

Yace amma kuma an matsa masa a wajan aikinshi cewa sai ya bar addinin Musulunci.

Yace shi kuma ya zabi ya ci gaba da kasancewa a addinin Musulunci.

ya wallafa hakane a shafinsa na sada zumunta.

https://twitter.com/D_Maaartin/status/1978489878590406762?s=19
Karanta Wannan  Ina Son In Sanar Al'ummar Jihar Katsina Da Ku Cewar "Shugaban Kasa Bola Tinubu Zai Zo Jihar Katsina Kuma Ya Kwana, Wanda Bai Taɓa Yi Ba A Cikin Jihohin Najeriya, Bayan Mahaifarsa Jihar Legas, Domin Taya Mu Murna Da Kuma Ƙaddamar Da Ayyuka. Ina Kira Ga Al'ummar Jihar Katsina Su Fito Tarbar Shugaban Kasa".

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *