Friday, January 16
Shadow

Kwankwaso Gaskiya ya fada, Gwamnatin Tinubu na nunawa Arewa wariya>>Inji Kungiyoyi da yawa daga Arewa

Ƙungiyoyin Arewa ciki har da ACF sun goyi bayan maganganun Kwankwaso, kan cewa Gwamnatin Tinubu na nuna wariya ga Arewa

Ƙungiyoyin Arewa sun mara wa Jagoran Kwankwasiyya, Rabi’u Musa Kwankwaso baya kan zarginsa cewa gwamnatin Bola Tinubu tana nuna wariya ga Arewa ta hanyar rabon ayyuka da albarkatu.

A cewar Kwankwaso, hakan na ƙara jawo talauci da rashin tsaro a yankin.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  ADC ba barazana bane: Cikin Sauki Tinubu zai samu kuri'u Miliyan 15 a zaben 2027 ya lashe zabe>>Inji wani na hannun damar shugaban kasar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *