Wednesday, January 14
Shadow

Kalli Bidiyo da Duminsa:Bashir Mai Shadda ya bayyana tarin Kudaden da mutane suka aikawa Ummi Nuhu har daga kasashen waje

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Me shirya Fina-finan Hausa, Bashir Mai Shadda ya bayyana cewa, Mutane sun nunawa Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu Soyayya.

Yace bayan da ya wallafa bayanan ajiyar bankinta, Mutane daga ciki da wajen masana’antar tasu hadda ma daga kasashen waje an rika tura mata kudade.

Kuma yace har yanzu kofa a bude take.

@abmaishadda

Allah ya saka muku da alkhairi. Ameen summa Ameen

♬ original sound – @realabmaishadda
Karanta Wannan  Muna da Hujjojin cewa kun aikata laifin cin amanar kasa amma dai Tausayine yasa muka yafe muku>>Gwamnatin Tarayya ta gayawa kananan yaran da ta yiwa Afuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *