Tuesday, February 3
Shadow

Magoya bayan Arsenal kenan a Kaduna ke yin liyafar murnar doke Real Madrid a gasar zakarun Turai a jiya da daddare

Magoya bayan Arsenal kenan a Kaduna ke yin liyafar murnar doke Real Madrid a gasar zakarun Turai a jiya da daddare.

Arsenal dai ta samu nasara a dukka wasanni turmi biyu na zagayen siri-ɗaya-ƙwale, inda ta doke Madrid din 3-0 da kuma 1-2 a gasar zakarun Turai.

Karanta Wannan  Gwamna Dauda Lawal Dare ya baiwa Shugaba Tinubu sharadin sauke Matawalle daga karamin Ministan tsaro kamin ya koma APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *