Saturday, March 15
Shadow

Majalisa bata ki tantanceni ba, Tinubu ne ya fasa bani mukamin Minista>>El-Rufai

Tsohon gwamna jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa majalisar tarayya bata ki amincewa dashi ba a matsayin minista.

Yace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne ya fasa bashi mukamin na minista.

El-Rufai ya bayyana hakanne a yayin ganawar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.

Maganar nada El-Rufai Minista dai itace abinda ta jawo har aka samu tsamin dangantaka tsakanin El-Rufai da gwamnatin Tinubu.

Karanta Wannan  Bai kamata ka turo matarka ta rika fada da Natasha ba, kai ya kamata ka tsaya a yi da kai>>Betty Akeredolu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *