Sunday, March 23
Shadow

Majalisa bata ki tantanceni ba, Tinubu ne ya fasa bani mukamin Minista>>El-Rufai

Tsohon gwamna jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa majalisar tarayya bata ki amincewa dashi ba a matsayin minista.

Yace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne ya fasa bashi mukamin na minista.

El-Rufai ya bayyana hakanne a yayin ganawar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.

Maganar nada El-Rufai Minista dai itace abinda ta jawo har aka samu tsamin dangantaka tsakanin El-Rufai da gwamnatin Tinubu.

Karanta Wannan  Dakatarwar da Shugaba Tinubu yawa Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara na Tangal-Tangal yana ta neman 'yan Majalisa su amince masa domin idan basu amince ba dole ya janye dakatarwar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *