Wednesday, April 8
Shadow

Majalisar tarayya zata yi zama na musamman dan karrama Buhari

Rahotanni sun bayyana cewa, majalisar tarayya zata yi zama na musamman dan karrama tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.

Majalisar zata yi wannan zaman ne ranar Laraba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Sabuwar wakar Adam A. Zango ta jawo cece-kuce kwanaki kadan bayan da yace ya dade yana son barin harkar fim

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *