Wednesday, March 18
Shadow

Majalisar tarayya zata yi zama na musamman dan karrama Buhari

Rahotanni sun bayyana cewa, majalisar tarayya zata yi zama na musamman dan karrama tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.

Majalisar zata yi wannan zaman ne ranar Laraba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: A gidana kowa abinci kala daya yake ci, Tun daga Megadi, Direba har ni duk kalar abincin dana ci shi zasu ci>>Inji Shahararren Mawakin, Davido

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *